Ar-Rum
Ar-Rum[1] Ar-Rum (Larabci: الروم, romanized: ’ar-rum, lit. 'Romawa') ita ce sura ta 30 (sūrah) a cikin Alkur'ani, mai kunshe da ayoyi 60 (āyāt). Kalmar Rūm ta samo asali ne daga kalmar Roman, kuma a zamanin annabin Musulunci Muhammad(S.A.W), tana nufin daular Rum ta Gabas; Har ila yau, a wasu lokuta ana fassara taken da "Girkawa" ko "Mutanen Byzantine".
| Surah | |
![]() | |
| Bayanai | |
| Bangare na | Al Kur'ani |
| Laƙabi | سورة الروم |
| Suna saboda | Daular Rumawa |
| Muhimmin darasi |
Battle of Antioch (en) |
| Akwai nau'insa ko fassara |
30. The Romans (en) |
| Harshen aiki ko suna |
Quranic Arabic (en) |
| Work available at URL (en) | quran.com… |
| Has characteristic (en) | Surorin Makka |
| Copyright status (en) |
public domain (en) |
Manazarta
gyara sashe- ↑ https://books.google.com/books?id=2LmsCiv8waEC OUP Oxford. 2008. ISBN 978-0-19-157407-8
